Halin da ake ciki a Kano kan batun masarautu Source: DW Hausa
Пікірлер: 10
@sulaimankhairan548024 күн бұрын
Wan nan yayi dai dai wlh muna cike da farin ciki muna godiya ga Allah, Masha Allah,duk wanda yace bai yarda ba to yaje wajan ganduje suyi kukan tare
@aminumohammedtnb711624 күн бұрын
Gaskiya Sanusi Dan Akuya Ne Wlh
@mustaphakabirsharu767824 күн бұрын
Harkar tazama sabon sarki sabon govnr to muna jiran lokaci shima ayai zabe shima wani yazo ya kuma cireshi
@nuraaminu233124 күн бұрын
Ba ma son sunusi ya dawo da ma ta karfi a ka sa shi ,kuma da yardar Allah sai an sa ke cireshi ko ya dawo
@user-gd4vh7rj9l24 күн бұрын
Aminu ado bayero mukeso
@ABDURRAHAMANSANI-ge2kt22 күн бұрын
Uhm Allah ya kauta
@IbrahimAhamad-pu8db23 күн бұрын
Bana Sona sunusi wlh
@nuraaminu233124 күн бұрын
Mallam tijjani, mu ma za mu sa ke yin abinda mu ka ga dama nan gaba muma haifaffun yan kano ne kuma ba dan iskan da uwa ta tsuguna ta haifeshi da zai maidamu bokaye yan kauye gyauron yahudawa
@SanusiMusaAdamu24 күн бұрын
Wannan dai dai ne. Dama son zuciya ne yasa aka raba Masautar kano ba wani abu ba.
@nurasharifbalamashaallah173524 күн бұрын
Sunusi yadawo gidansa dama Allah baya barin zalinci