Ya kamata lallai a dawo da Sarki Sunusi saboda alherinsa ga mutanen Kano - Naziru Sarkin Waka
Пікірлер: 52
@ishaqabusadiq647620 күн бұрын
Ƙarya kakewa Sheikh Ja'afar Mahmud Adam. Saboda shi ya goyi bayan Shari'ar Muslunci 💯 bisa 💯. Kudaije cen kuyi maganar siyasar ku ta shirmen banza da wofi.😢😢😢😢
@nurasharifbalamashaallah173524 күн бұрын
Alhmdllh dama ai duk abin da mutun yayi shi yake bibiyarsa lokacin sarki sunusi ne zamanin shine Allah yadawo dashi lafiya munaji Allah dan Annabin ka S A W❤ kadawo da sunusi gidan dabo
@sanimcmaiwaka24 күн бұрын
Naziru Allah yashireka ka shiga uku wallahi anman kai wata Kila bakasan hakaba ka gyara tunaninka kai da akema tanbaya kana kawo maganar wani jafaru
@user-kc4wi3rt9g23 күн бұрын
Ka gyara kalaman ka A kaf dangin ku babu kamar Mallam jafar
@user-xc6ue8fx5o21 күн бұрын
Marasa son gaskiya. Maganan sa gaskiya ne.
@shehuarc296424 күн бұрын
Wallahi sharri Sunusi lamido yafi alherinshi yawa
@mubarakyusif333124 күн бұрын
Karya kakeyi
@ibrahimkhalilinuwa22 күн бұрын
Ba wani alheri. Yana yi ne don a yabe shi, musamman kai Naziru don zaƙin muryar ka.
@NAKOWAPLUSTV222 күн бұрын
Masha Allah done ❤ ❤
@user-ur7jf4se9e24 күн бұрын
Allah ya saka da Alkhairi Malam Naziru
@anassabubakar371021 күн бұрын
Naziru kaje kaji abubuwan da shi sunusi II yace akan malan Jafar
@nuraaminu233124 күн бұрын
Ba ma son sarki sunusi ya dawo mulkin kano, ba ma bukatarsa, bai da ce da sarautar kano ba, ya fi fifita akidun yahudawa fiye da tamu, kuma ya fi son yan kudu a kan yan arewa yan uwansa
@nasirumuhammad306419 күн бұрын
Tafiwawa
@user-xc6ue8fx5o21 күн бұрын
Sarkin waka kayi gaskiya. Amma yan zu ba gaskiya ake biba.
@user-vo1uw5rf7c23 күн бұрын
Dan maula kawai da Allah gafara chan Dan iya
@bangulamovie802424 күн бұрын
7:10 Sarkin waka fa sarkinne hakan yayi
@yakubuadamuzahi955323 күн бұрын
Naziru Sabon sarki
@user-yu2ov9yx9h21 күн бұрын
Ai abin da kukeso shine daidai ba abinda al umar kuba sarkin roko
@AbdullahiMuhammad-px8yk17 күн бұрын
Lalle
@user-xc6ue8fx5o21 күн бұрын
Ba mu son sarakuna marowata.sai mai alkhairi.
@aliyuadam984921 күн бұрын
Kai ja cen Sarki mai kyautatawa
@user-rt5qu1ei2u23 күн бұрын
Wawan gaskiya ne sarki
@saniladan631624 күн бұрын
Bandani a talakawan da sukeso ya dawo harga Allah
@SunusiMusa-fj9pf22 күн бұрын
Hum
@jibrinkanta47224 күн бұрын
Gaskiya siyasa batayiba a Africa 😢😢😢😢😢
@mubarakyusif333124 күн бұрын
Wannan gaskiya ne sarkin wakar sarkin kano
@nasirmakarfi22 күн бұрын
Wai 'Ja'afar' gatsai amma kuma 'mai martaba sarki Sunusi'....tun daga nan kafin shi kanshi ya ji banbara qwai a kai ya koma cewa 'Malam'. Babban tambaya itace, menene matsayin sarautar qasar hausa ta fannin jama'a da siyasar inda ake mulka?
@Issacisse-zn2pl24 күн бұрын
Sarki merci ❤❤
@JamiluHaruna-gl6mi24 күн бұрын
Wlh da munso sunusi azatanmu alkherine Amma yanzu mufahimci zuciyarsa ta yahudawace Dan haka bama goyan baya
@saleembalarabemusa24 күн бұрын
An datse wannan wajen kenan a wancan hiran da aka saki sao yanzu da aka ga alamun tafiyan Aminu Kano shine za'a saketa😎 DCL kuna jin tsoro ne ko Nazir ne bayaso a saketa
@SalamatuAddauIbrahim23 күн бұрын
Hello 😊
@abduldaura576124 күн бұрын
Sakaran banza sai ubanka ya dawo dashi
@umaribrahim578324 күн бұрын
Sarkin 🎉🎉❤❤
@nuraaminu233124 күн бұрын
To ku Yi ma na duk abinda ku kai sai mun sake canza wa mu je zuw
@nuraaminu233124 күн бұрын
Karya ne, dukiyar mutanan kano ne,da na yan nigeria, da ga CBN
@ikramanaliyujega884524 күн бұрын
Akwai son xuciya abakinka
@mohammedwarriosabdullahi768124 күн бұрын
Wlh sarkin waka yanyin wannan abune dunkansa ba dun mutane Kano yakeyiba
@user-bl5tq3bz1b23 күн бұрын
hmmm Kai fa Wawa ne kowa yasan ciwon hassada yakamaka Kuma kadena kawo malam acikin wanna haukar taku Wawa jahili
@adildad884824 күн бұрын
Mutane dai indai akan son ransu ne idon su rufewa yake su fahimta da amsar gaskiya. Wlh sunusi bai dace ya zama wakilin musulmai ba akan komai Saboda musuluncin sa a suna ne kawai coxx baya kaunar yan uwan sa musulmai.. Duk inda za'a danne musulmai da musulunci anan zka ganshi. Wallahi bana kaunar sa Saboda Allah. Kai kuma Naziru kuci gaba da bin son zuciya don biyan bukatar ku. Akwai lahira kuma kowa zaije can ya girbi abinda ya shuka.
@user-kx4yt9ls4c24 күн бұрын
Kai dai nazir Dan hassada ne
@malashatima707824 күн бұрын
Yayi daidai Allah ya dawo dashi
@hassenahausatv194424 күн бұрын
Bama goyon baya
@YauOil24 күн бұрын
Naziru Dan fulani karyakakiyi
@abuminnatur-rahman419824 күн бұрын
Duk yand zku kushe shari'ar musulunci da akeyi tafi yamma , da ace yau ace akano babu sharia iskancin mutane sai yafi haka
@abuminnatur-rahman419824 күн бұрын
Duk yand zku kushe shari'ar musulunci da akeyi tafi ta constitution , da yau ace akano babu sharia iskancin mutane sai yafi haka.
@SurajoibrahimAlkasim24 күн бұрын
Sarkiii Allaah ykr lpy
@IbrahimIdrisngrr-lt2sx24 күн бұрын
Kai dallah Wawa mu kadena cemana wai Wani shi Jafar saboda mu duk Wanda ya taba mutuncin annabi mu shi ba Wani bane a wajenmu
@nnnng43924 күн бұрын
Gaskiya ne. But mind your business you're not even from Kano State